Iran Ta Yi Gargaɗi: Ba Ma Ɗaukar Barazana da Wasa, Za Mu Maida Martani Mai Tsanani‼️


Iran Ta Yi Gargaɗi: Ba Ma Ɗaukar Barazana da Wasa, Za Mu Maida Martani Mai Tsanani‼️


🚨 BREAKING NEWS 

Sakatariyar Majalisar Tsaron Iran ta bayyana cewa ƙasar ba ta ɗaukar kowace barazana daga maƙiyanta da wasa.

Ta ce Iran a shirye take ta ɗauki tsauraran matakai, tare da mayar da martani mai ban mamaki ga duk wani hari da zai taso.

Sakatariyar Majalisar Tsaron Iran ta bayyana cewa ƙasar Iran ba ta ɗaukar kowace irin barazana daga maƙiyanta da wasa.

A cewarta, Iran na da cikakken shiri da ƙwarewa wajen kare kanta, inda ta jaddada cewa duk wani hari ko yunƙurin barazana zai fuskanci martani mai tsauri da ba a zata ba.

Ta ƙara da cewa matakan tsaron Iran sun kai matakin da zai ba ta damar fuskantar kowanne irin barazana cikin ƙarfi da jarumtaka.

Comments

Popular posts from this blog

Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Yi Tattaunawa da Kwankwaso, Daga Bisani Ya Tafi Faransa Don Ganawa da Tinubu

GWAMNATIN TINUBU TA BIYA ‘DAN LOBBYN REPUBLICAN DALA MILIYAN 9 DON LALLABA TRUMP

SHUGABA TINUBU yaki amincewa da sauya shekar gwamnan kano ba tare da kwankwaso ba